![]() | |||||
---|---|---|---|---|---|
![]() | |||||
26 ga Yuni, 2022 - ← Mohamed Hussein Roble (en) ![]()
28 Disamba 2021 - 26 ga Yuni, 2022 | |||||
Rayuwa | |||||
Haihuwa |
Kismayo (en) ![]() | ||||
ƙasa | Somaliya | ||||
Sana'a | |||||
Sana'a | ɗan siyasa | ||||
Imani | |||||
Jam'iyar siyasa |
Union for Peace and Development Party (en) ![]() |
Hamza Abdi Barre ( Somali , Larabci: حمزة عبد بري ) ɗan siyasan kasar Somaliya ne a halin yanzu yana rike da mukamin Firaministan gwamnatin tarayyar Somaliya .[1] Shugaba Hassan Sheikh Mohamud ne ya zabe shi a ranar 15 ga watan Yunin 2022, kuma majalisar ta amince da shi a ranar 25 ga watan Yuni, shekarar 2022 (229 na goyon baya, 7 suka nuna adawa, 1 ya ki amincewa). Hamza kuma dan majalisa ne da aka zaba a majalisar wakilai ta tarayya a ranar 28 ga Disamba, shekarar 2021, mai wakiltar mazabar Afmadow na Juba ta Tsakiya .[2]
© MMXXIII Rich X Search. We shall prevail. All rights reserved. Rich X Search